*1-Fadar BISMILLAHI kafin fara ci ko shan abin bude baki,da fadar ALHAMDULILLAHI bayan angama*
Yaa kai dan uwana mai Azumi kasani fadar *BISMILLAHI* kafin cin abinci ko shan abin sha Wajibine saboda Umarnin Manzon Allah s.a.w akan hakan.
Idan mutum ya manta bai ce ba *BISMILLAHI* a farko ba sai yace *BISMILLAHI AUWALIHI WA AAKHIRIHI*
Idan ka gama sai kace *ALHAMDULILLAHI*
Saboda fadin Manzon Allah s.a.w:
*(Lallai Allah yana yarda da bawa idan yace abinci sai ya godewa Allah"wato yace ALHAMDULILLAHI" ko ya sha wani abin sha sai godewa Allah)*
@ ﻣﺴﻠﻢ 2734 ]
SIGAR GODEWA GA ALLAH BAYAN CIN ABINCI KO SHAN ABIN SHA.
A-Siga ta farko
*" ﺍﻟﺤﻤﺪ ﻟﻠﻪ ﺣﻤﺪﺍً ﻛﺜﻴﺮﺍ ﻃﻴﺒﺎً ﻣﺒﺎﺭﻛﺎً ﻓﻴﻪ،ﻏﻴﺮ ﻣﻜﻔﻲ،ﻭﻻ ﻣﻮﺩﻉ ،ﻭﻻ ﻣﺴﺘﻐﻨﻰ ﻋﻨﻪ ﺭﺑﻨﺎ *"
@ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ﺡ 5458
B-Siga ta biyu
*" ﺍﻟﺤﻤﺪ ﻟﻠﻪ ﺍﻟﺬﻱ ﺃﻃﻌﻤﻨﻲ ﻭﺭﺯﻗﻨﻲ ﻣﻦ ﻏﻴﺮ ﺣﻮﻝ ﻣﻨﻲ ﻭﻻ ﻗﻮﺓ *"
Wanda ya fadi hakan An gafarta masa abinda ya gaba na zunubansa.
@ ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱﺡ 3458 ،ﺍﺑﻦ ﻣﺎﺟﺔ ﺡ 3285
ADDUA LOKACIN BUDE BAKI
Ana son mai azumi ya yi addua yayin Shan ruwa,adduar kuwa ita ce:
* ﺫﻫﺐ ﺍﻟﻈﻤﺄ ﻭﺍﺑﺘﻠﺖ ﺍﻟﻌﺮﻭﻕ ﻭﺛﺒﺖ ﺍﻷﺟﺮ ﺇﻥ ﺷﺎﺀ ﺍﻟﻠﻪ *
*"Dhahabaaz zama’u wabtalatil uruqu
wathabbatal ajru insha Allah”*
Manzon Allah tsira da amincin Allah su
tabbata a gare shi yana fadar wannan adduar lokacin bude baki:-
* ﺫﻫﺐ ﺍﻟﻈﻤﺎﺀ ﻭﺍﺑﺘﻠﺖ ﺍﻟﻌﺮﻭﻕ ﻭﺛﺒﺖ ﺍﻷﺟﺮ ﺃﻥ ﺷﺎﺀ ﺍﻟﻠﻪ *"
@ ﺃﺑﻮ ﺩﺍﻭﺩ ﺡ 2357 ﻭﻫﻮ ﺣﺴﻦ ]
Amma fadar wannan addu'a lokacin bude baki bata ingantaba
* ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻟﻚ ﺻﻤﺖ ﻭﻋﻠﻰ ﺭﺯﻗﻚ ﺃﻓﻄﺮﺕ *"
@ ﻓﻼ ﻳﺼﺢ [ ﺯﺍﺩ ﺍﻟﻤﻌﺎﺩ 2/ ]
YIN ADDUA TA BUQATA BAYAN SHAN RUWA DOMIN LOKACINE NA AMSA ADDUA
Saboda fadin Manzon Allah s.a.w
*(Mutane ukku ba'a mayar da Adduarsu wato adduarsu karbabbiyac)*
-Shugaba mai adalci
-Mai Azumi alokacin bude baki
-Adduar wanda aka zalumta)*
@ ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ .
Allah ne mafi sani.
Yaa kai dan uwana mai Azumi kasani fadar *BISMILLAHI* kafin cin abinci ko shan abin sha Wajibine saboda Umarnin Manzon Allah s.a.w akan hakan.
Idan mutum ya manta bai ce ba *BISMILLAHI* a farko ba sai yace *BISMILLAHI AUWALIHI WA AAKHIRIHI*
Idan ka gama sai kace *ALHAMDULILLAHI*
Saboda fadin Manzon Allah s.a.w:
*(Lallai Allah yana yarda da bawa idan yace abinci sai ya godewa Allah"wato yace ALHAMDULILLAHI" ko ya sha wani abin sha sai godewa Allah)*
@ ﻣﺴﻠﻢ 2734 ]
SIGAR GODEWA GA ALLAH BAYAN CIN ABINCI KO SHAN ABIN SHA.
A-Siga ta farko
*" ﺍﻟﺤﻤﺪ ﻟﻠﻪ ﺣﻤﺪﺍً ﻛﺜﻴﺮﺍ ﻃﻴﺒﺎً ﻣﺒﺎﺭﻛﺎً ﻓﻴﻪ،ﻏﻴﺮ ﻣﻜﻔﻲ،ﻭﻻ ﻣﻮﺩﻉ ،ﻭﻻ ﻣﺴﺘﻐﻨﻰ ﻋﻨﻪ ﺭﺑﻨﺎ *"
@ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ﺡ 5458
B-Siga ta biyu
*" ﺍﻟﺤﻤﺪ ﻟﻠﻪ ﺍﻟﺬﻱ ﺃﻃﻌﻤﻨﻲ ﻭﺭﺯﻗﻨﻲ ﻣﻦ ﻏﻴﺮ ﺣﻮﻝ ﻣﻨﻲ ﻭﻻ ﻗﻮﺓ *"
Wanda ya fadi hakan An gafarta masa abinda ya gaba na zunubansa.
@ ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱﺡ 3458 ،ﺍﺑﻦ ﻣﺎﺟﺔ ﺡ 3285
ADDUA LOKACIN BUDE BAKI
Ana son mai azumi ya yi addua yayin Shan ruwa,adduar kuwa ita ce:
* ﺫﻫﺐ ﺍﻟﻈﻤﺄ ﻭﺍﺑﺘﻠﺖ ﺍﻟﻌﺮﻭﻕ ﻭﺛﺒﺖ ﺍﻷﺟﺮ ﺇﻥ ﺷﺎﺀ ﺍﻟﻠﻪ *
*"Dhahabaaz zama’u wabtalatil uruqu
wathabbatal ajru insha Allah”*
Manzon Allah tsira da amincin Allah su
tabbata a gare shi yana fadar wannan adduar lokacin bude baki:-
* ﺫﻫﺐ ﺍﻟﻈﻤﺎﺀ ﻭﺍﺑﺘﻠﺖ ﺍﻟﻌﺮﻭﻕ ﻭﺛﺒﺖ ﺍﻷﺟﺮ ﺃﻥ ﺷﺎﺀ ﺍﻟﻠﻪ *"
@ ﺃﺑﻮ ﺩﺍﻭﺩ ﺡ 2357 ﻭﻫﻮ ﺣﺴﻦ ]
Amma fadar wannan addu'a lokacin bude baki bata ingantaba
* ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻟﻚ ﺻﻤﺖ ﻭﻋﻠﻰ ﺭﺯﻗﻚ ﺃﻓﻄﺮﺕ *"
@ ﻓﻼ ﻳﺼﺢ [ ﺯﺍﺩ ﺍﻟﻤﻌﺎﺩ 2/ ]
YIN ADDUA TA BUQATA BAYAN SHAN RUWA DOMIN LOKACINE NA AMSA ADDUA
Saboda fadin Manzon Allah s.a.w
*(Mutane ukku ba'a mayar da Adduarsu wato adduarsu karbabbiyac)*
-Shugaba mai adalci
-Mai Azumi alokacin bude baki
-Adduar wanda aka zalumta)*
@ ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ .
Allah ne mafi sani.
Allah ya saka da Alkhairi
ReplyDelete